Wednesday, 13 June 2018

An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?

Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi.  Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar hukuman Demsa a jihar Adamawa. 

A zaman kotun ran sha biyu ga watan juni, alkali Mai Shari'a, Abdulaziz waziri yace Alex Amos, Holy Boniface, Alheri Phanuel, Jerry Gideon da Jari Sabagi da hanu dumu dumu akan Kisan wani makiyayi Mai suna Adamu Buba.

Hujjoji kwarara cewa sun Kai hari Kan makiyayan ne guda uku yanda suka sami nasaran kashe shi Buba din suka jefar da gawar a teku sannan suka hallaka shanu babu adadi. 

Allah ya kyauta. 

Send us your stories at 08068400069 or wazobiaanews@gmail.com

Ta mutu don neman a mata karin girman nono

Wata budurwa mai suna, June Wanza Mulupi, a kasar Nairobi Kenya ta Rasa rayuwanta a dalilin neman Karin girman nononta da take ganin girmansu sun kasa. Hakan ne yasa taje gun likitoci don a Kara Mata girman su Sabu da tsaro. 

KU KALLI YADDA TSOHON GWAMNA KE SHARBE KUKA A KOTU BAYAN DAURIN DA AKA ZARTAR A KANSA

SHI DAI SANATA JUSHUA DARIYE TSOHON GWAMNA NE A JIHAR PILATO A KARKASHIN JAM'IYYAR PDP. A HALIN YANZU, SHI SANATA NE MAI CI KUMA A KARKASHIN TUTAR JAM'IYYAR TA PDP DIN. JIM KADAN BAYAN GURFANAR DA SHI DA HUKUMAR EFCC TAYI, AN KAMASHI DA LAIFIN SAMA DA FADIN MAKUDAN KUDIN JIHAR A LOKACIN MULKIN SA. BAYAN KOTU TA ZARTAR DA HUKUNCIN DAURIN SHEKARU GOMA SHA HUDU AKAN SHI, BAI YI KASA A GWIWA BA SAI YA ZARCE DA KUKA HAR DA MAJINA. ALLAH YA KIYAYE MU DA CIN AMANAR KASA.

Sunday, 10 June 2018

KISAN KIYASHI A ZAMFARA. Daga Maibiredi Tashan Bagu

KISAN KIYASHI: AL'AMARIN 'YAN GUDUN HIJIRA NA MADA YA KARA MUNI
Labarin da ke shigo muna daga cikin garin Mada na nuna cewa Al'amari Ya kara baci A garin, Yanzun Haka, 'Yan Gudun Hijira sun Kai Dubu bakwai , 7000 ke jibge a makarantar primary school Ta Mada
Ko a daren Jiya Barayin Sun kashe Mutane Uku, Tare Da Jikkata Mutane Goma.

Saturday, 9 June 2018

KISAN KIYASHI: SAMA DA 'YAN GUDUN HIJIRA 300 KE ZAUNE A DAMBA, GWAMNATI BA SAN DA SU BA! Daga Maibiredi Tashan Bagu, gusau

KISAN KIYASHI: SAMA DA 'YAN GUDUN HIJIRA 300 KE ZAUNE A DAMBA, GWAMNATI BA SAN DA SU BA!
Yan gudun hijira Maza da mata Yara da mata tsoffi ke zaune da wani yanki na Damba a cikin garin Gusau.
'Yan gudun hijirar da da yawansu ya Kai 300 da suka fito Daga karamar Hukumar mulkin Bungudu, akalla sun shafe sama da Shekaru uku suna gudun hijira a cikin unguwar Damba.
A zantawarmu da su, lokacin da kungiyar Victims Of Violence Charity Foundation ta kawo masu tallafi, sun tabbatar muna da cewa, in ka Debe wannan kungiya da ta kawo masu dauki a shekarar da ta wuce, yau sama da shekaru uku su ke gudun hijira a wannan wuri, amma Gwamnati ko wata kungiya bata taba kawo masu dauki ba, Duk da fama da rashin Lafiya, abinci da rashin matsugunnin da su ke fama da shi.
'yan gudun hijirar sunyi Kira ga Gwamnatin jahar Zamfara da ta tarayya da sauran kungiyoyi. Da su

Wawanci ne danganta Ta'addanci ga musulunci: inji shugaban Kiristocin Duniya

Fafaroma Francis shugaban Kiristocin Duniya ya bayyana wa Duniya cewa masu danganta Ta'addanci ga musulunci ba komai bane saidai shashi fadi.
Bugu da kari, fafaroman wanda babban Jigo a mabiya darikar katolika yace addinai na duniya suna da mahimmin rawa da suke takawa wajen samar da zama lafya da koya al'adu kyawawa. 

Comments, share and Like. Send us your stories at +2348068400069

Friday, 8 June 2018

Jam'iyar apc Mai mulki tayi asarar wani jikon ta a jihar Kaduna.

Jam'iyar apc Mai mulki tayi asarar wani jikon ta a jihar Kaduna. She wannan jigon mai suna Ashiru Kudan yayi takaran neman kujeran Gwamnan jihar yadda Nasiru El_rufa'i, Gwamna Mai ci yanzu us kada shi.

A cewar sa, APC tajihar ta maida shi saniyar ware duk da wahalhalun da yasha yayin yakin neman zaben Gwamnan don son Jam'iyar amma kash, sun zuba masa kasa a ido.

Thursday, 7 June 2018

ABUNDA EFCC TA YIWA MUKTAR LAMARAN YERO! YA YI DAIDAI: Inji Abdulmalik Saidu Mai Biredi Tashar Bagu

ABUNDA EFCC TA YIWA
MUKTAR LAMARAN YERO!
YA YI DAIDAI DOMIN BA FIN
SAURAN TAKWARORINSA YA
YI BA!
Ni ba lauya ba ne, kuma ba Ni da ilimi Akan aikin lauya da
ma Shari'ar baki daya balantana in ce, an keta haddin
Tsohon Gwamnan Jahar Kaduna Muktar Lamaran Yero. Na
watsa shi a duniya tare da allon da ke nuna cewa ana
ZARGINSA da ya karbi hanci da rashawa. Duk da ba
tabbatar masa da laifinsa ba.
Sai dai ni a matsayina na Dan kasa, zan iya tofa albarkacin
bakina, kamar yadda na ke da damar haka a duk wani Abu
da Shari'ar ba ta katange ni gare shi ba.
Ya kamata mu yi nazari mai kyau!
Kusan Duk ofishin 'yan sandar jahar da ka leka a kasar nan
za ka tarar da hotonan mutane da aka zarginsu da aikata
wata aika-aikar har suka tafi hannun 'yan SANDAR!
Duk A lokacin da su ke gunsu ba masu laifi ba NE, Sai kotu
ta tabbatar masu da laifin amma hakan bai hana a dauki
hotonsu da kayan da ake zargin sun sata ko matara Kama
da haka, za a Sanya hotonansu duniya na cigaba da
kallonsu . Wannan kenan!
Duk wani mai cece-ku-ce Akan wannan hoton ina ganin
akwai daya a cikin wadannan a tare da shi.
Ko dai ya San Gaskiya Sak! Amma ya rike Karya,
Ko kuma ya kasance baida ilimi Akan yadda EFCC ke
gudanar da aikinta. Domin na tabbatar duk mai biyar shafin
facebook na wannan Hukumar zai ga yadda kusan kullum
su ke doro hotonan mutane da ake zargi da aikata ba daidai
ba. Wasu sun yi babban laifi wasu Kuma laifin bai taka-
kara-ya-karya ba. Amma zaka tarar sunansa baro-baro da
laifin da sunka yi ana yadawa duniya Kai tsaye, kamar
yadda aka yi kan Malam Lamaran Yero.
Wannan na nuna cewa Hukumar tana aiki kamar yadda yan
sanda ke a ofisoshinsu.
Amma dan dai son Kai irin namu mun yi caaa! Wai EFCC
TOZARCI ne da cin mutunci ta yi masa..
Sai dai abunda a ban sani ba, na San yana gwamna, yana
da rigar kariya ta musamman da zai gurfana a gaban kuliya
ba.
Yanzu Kuma ya sauka, ana tuhumarsa, Wanda hakan ma
NE, ya sa ya je ga EFCC, Anya kuwa an yiwa sauran
takwarorinsa adalci?
A cikin wannan rubutun na doro hotonan mutane da wasu
abinci ma ne su ke nema Dan talauci akwai wasu sunka tsiri
zamba, wannan Hukumar ta Dora hotunansu da abunda ake
tuhumarsu da yi
Haka zalika shi kansa LAMARAN ba Wai cewa aka yi an
tabbatar da laifinsa ba ne. Hoton tuhuma aka dauka kuma
kai mai kummar baki ka je ofisoshin 'yan sanda, kullum
haka suke wa wadanda ake tuhuma kafin kai su kotu. Sau
nawa kuma ake bayyana 'yan fashi da makami a gaban
'yan jarida, a baza hotunansu kuma har ma a yi magana da
su kafin a je kotu. Ko Evans mai garkuwa da mutane da aka
kama, an baza kolinsa ga yan jarida.
Dan haka in dai TOZARCI ne ko take hakkin Dan Adam NE,
to ba akansa aka soma ba, in Kuma har ya haramta a kudin
tsarin mulkin kasa, to Alhamdulillahi Talakan Najeriya da a
kullum ake walakantawa ya samu sa'ida. Domin an Fara
taba manya zai samu garkuwa kenan!
Dan haka ina amfani da wannan damar in yi roki rokarwa
shi lamaran Yero mafita.
Allah in wannan bawa naka na da Sanya hannu a wawurar
kudin talakawan Najeriya ka baiwa jami'an EFCC damar
gano badakalar tare da hukunta shi daidai laifinsa!
Allah in Kuma bai da sa hannu Allah ya yi masa mafita da
sauran makaraban da aka Kama su da shi.
Ya Allah ka Kare mu Daga fuskantar TOZARCI na duniya
uwa uba na kiyama. Allah ka sa mu karshe mai kyau.
Abdulmalik Saidu Mai Biredi Tashar Bagu Gusau

Wednesday, 6 June 2018

LABARI DA DUMI-DUMINSA: YANZU HAKA YAN TA'ADDA SUN YIWA KAUYEN NA-WAJE, KAWANYA. Daga Mai Biredi Tashar Bagu Gusau

LABARI DA DUMI-DUMINSA RASHIN TSARO: YANZU HAKA YAN TA'ADDA SUN YIWA KAUYEN NA-WAJE, KAWANYA.

Yanzu haka, 'Yan ta'adda sun Mamaye kauyen Na-waje, kasa da kilo mita 20 tsakanin garin da garin Mada a karamar Hukumar Gusau.

'yan ta'addan dauke da miyagun makamai sun yiwa al'ummar kauyen suna cigaba da bude wuta a kan mai uwa da Wabi. Al'ummar yankin sun tabbatar muna da cewa kwanakin baya, 'yan ta'addar sun Mamaye kauyen ne, bayan sun dauke wata mata, Mai ciki sun nemi kudin fansa miliyan uku, daga danginta. Amma ba a samu hada masu  kudin ba.

Kusan dai Dukkanin kauyukkan da ke yankin yanzu haka suna, cigaba da gudun hijira, a garin Mada da kuma garin 'Yandoto.

RASHIN TSARO: 'YAN GUDUN HIJIRA, SUN MAMAYE GARIN MADA.

RASHIN TSARO: 'YAN GUDUN HIJIRA, SUN MAMAYE GARIN MADA.


Daruruwan 'yan gudun hijira Maza da mata yara Da tsofaffi ne, suka tserikke daga kauyukkansu da ke makwabtaka da garin Mada. Kauyukkan da suka hada da; Wonaka, Mai jiro, Hura girke, Dunkulawa sun tserikke ne, daga Kayukkansu domin tsira da rayukkan. Ganin yadda 'yan ta'adda su ke daukar rayukkansu kullum.

Yanzu haka Akwai sama da 'yan gudun hijira 300 da sun Fara baro kauyukkansu tun ranar Lahadi, inda su ke cigaba da zama a Makarantar Mada 1 Model primary school, Mada. Baya ga wadanda su ke a gidajen 'yan uwa da abukkan arziki da kuma garin 'yandoto.

Al'ummar karkara a Jahar Zamfara dai sun dade suna fuskantar kalubalen matsalar TSARO wanda ke dibar rayukkansu da dukiyoyinsu, a lungu da Sako na jahar.

Court grants bail to ex-governor Yero The Federal High Court sitting in Kaduna on Wednesday granted bail to former governor of Kaduna State, Ramalan Yero and three others standing trial over alleged money laundering. Yero was arraigned alongside a former minister, Nuhu Wya, ex-PDP chairman in the state, Abubakar Gaya-Haruna and former secretary to the state government, Hamza Ishaq. They were arraigned by the Economic and Financial Crimes Commission ( EFCC ) on a four-count charge bordering on laundering over N700 million in 2015. The Newsmen reports that when the case came up on May 30, all the four defendants had pleaded not guilty to the charges. The court had remanded them in prison custody and fixed today to consider their application for bail. At the resumed sitting on Wednesday, counsel to the defendants, Yunus Ustaz ( SAN ) asked the court to grant his clients bail, saying they would not interfere in any way to thwart the trial. “The defendants were early in 2016 invited by EFCC and at no time were they found wanting when they were granted administrative bail as they did not default. Read Also: Court sentences 35-year-old to two years jail term for rape “If granted bail, the defendants would not jump bail nor commit any offence and would not tamper with EFCC investigation.’’ The prosecution counsel, Joshua Saidi, however opposed the application for bail, saying that the defendants may use their influence to tamper with investigation and prayed the court to remand the defendants. The Judge, Justice Mohammed Shua’ibu after listening to the arguments of both sides granted the defendants bail in the sum of N1 million each with two reliable sureties each in like sum. He said that the sureties should have landed property within the jurisdiction of the court. The judge also ordered that the defendants should surrender their International passport to the Registrar of the court. The case has been adjourned till Sept. 26, for hearing. Meanwhile, one of the lawyers for Yero has said that the former governor would sue the EFCC for releasing his mugshot on the social media. NAN

Court grants bail to ex-governor Yero

The Federal High Court sitting in Kaduna on Wednesday granted bail to former governor of Kaduna State, Ramalan Yero and three others standing trial over alleged money laundering.

Yero was arraigned alongside a former minister, Nuhu Wya, ex-PDP chairman in the state, Abubakar Gaya-Haruna and former secretary to the state government, Hamza Ishaq.

They were arraigned by the Economic and Financial Crimes Commission ( EFCC ) on a four-count charge bordering on laundering over N700 million in 2015.

The Newsmen reports that when the case came up on May 30, all the four defendants had pleaded not guilty to the charges.

The court had remanded them in prison custody and fixed today to consider their application for bail.

At the resumed sitting on Wednesday, counsel to the defendants, Yunus Ustaz ( SAN ) asked the court to grant his clients bail, saying they would not interfere in any way to thwart the trial.

“The defendants were early in 2016 invited by EFCC and at no time were they found wanting when they were granted administrative bail as they did not default.

Read Also: Court sentences 35-year-old to two years jail term for rape

“If granted bail, the defendants would not jump bail nor commit any offence and would not tamper with EFCC investigation.’’

The prosecution counsel, Joshua Saidi, however opposed the application for bail, saying that the defendants may use their influence to tamper with investigation and prayed the court to remand the defendants.

The Judge, Justice Mohammed Shua’ibu after listening to the arguments of both sides granted the defendants bail in the sum of N1 million each with two reliable sureties each in like sum.

He said that the sureties should have landed property within the jurisdiction of the court.

The judge also ordered that the defendants should surrender their International passport to the Registrar of the court.

The case has been adjourned till Sept. 26, for hearing.

Meanwhile, one of the lawyers for Yero has said that the former governor would sue the EFCC for releasing his mugshot on the social media.

NAN

Meet newly-sworn in All Progressives Congress (APC) State Chairmen

Meet newly-sworn in All Progressives Congress (APC) State Chairmen

1.      Abia                            – Hon. Donatus E. Nwankpa

2.      Adamawa                    – Alh. Ibrahim Bilal

3.      Akwa Ibom                 – Hon. Ini Okopido

4.      Anambra                     – Barr. Emeka Ibe

5.      Bauchi                         – Alh Uba Ahmed Nana

6.      Bayelsa                        – Jonathan L. Amos

7.      Benue                          – Comrade Abba Yari

8.      Borno                          – Hon. Ali Bukar Dalori

9.      Cross River                 – Hon. Godwin Etim John

10.  Delta                           – Chief Cyril Abeye Ogodo

11.  Ebonyi                         – Pastor Eze Nwachukwu Eze

12.  Edo                             – Anslem U. Ojezua

13.  Ekiti                            – No Congress

14.  Enugu                          – Dr. Ben Nwoye

15.  Gombe                        – Nitte K. Amangal

16.  Imo                              – Dr. Hillary Eke

17.  Jigawa                         – Hon. Ado Sani Kiri

18.  Kaduna                       – Air Commodore Emmanuel Jekeda (Rtd.)

19.  Kano                           – Abdullahi Abass

20.  Katsina                        – Shittu S. Shittu

21.  Kebbi                          – Arc. Bala Sani Kangiwa

22.  Kogi                            – Abdullahi Bello

23.  Kwara                         – Hon. Ishola Balogun Fulani

24.  Lagos                          – Alh. Tunde Balogun

25.  Nasarawa                    – Philip Tatari Shekwo

26.  Niger                           – Engr. Muhammed Liman

27.  Ogun                           – Chief Dikia Adebisi

28.  Ondo                           – Engr. Ade Adetimehin

29.  Osun                            – No Congress

30.  Oyo                             – Chief Akin Oke

31.  Plateau                        – Hon. Letep M. Dabang

32.  Rivers                          – Ojukaye Amachree

33.  Sokoto                         – Hon. Isa S. Achida

34.  Taraba                         – Alh. Abdulmumini Vaki

35.  Yobe                           – Alh. Adamu Chilariye

36.  Zamfara                       – Alh. Lawal M. Liman

37.  FCT                             – Hon. Abdulmalik Usman

An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?

Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi.  Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...