Friday, 8 June 2018

Jam'iyar apc Mai mulki tayi asarar wani jikon ta a jihar Kaduna.

Jam'iyar apc Mai mulki tayi asarar wani jikon ta a jihar Kaduna. She wannan jigon mai suna Ashiru Kudan yayi takaran neman kujeran Gwamnan jihar yadda Nasiru El_rufa'i, Gwamna Mai ci yanzu us kada shi.

A cewar sa, APC tajihar ta maida shi saniyar ware duk da wahalhalun da yasha yayin yakin neman zaben Gwamnan don son Jam'iyar amma kash, sun zuba masa kasa a ido.

No comments:

Post a Comment

An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?

Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi.  Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...