Jam'iyar apc Mai mulki tayi asarar wani jikon ta a jihar Kaduna. She wannan jigon mai suna Ashiru Kudan yayi takaran neman kujeran Gwamnan jihar yadda Nasiru El_rufa'i, Gwamna Mai ci yanzu us kada shi.
A cewar sa, APC tajihar ta maida shi saniyar ware duk da wahalhalun da yasha yayin yakin neman zaben Gwamnan don son Jam'iyar amma kash, sun zuba masa kasa a ido.
No comments:
Post a Comment