A yaune tsohon gwamnan Jihar Borno, Alhaji Ali Madu Sharif yakai ziyara wa mataimakin shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo. Jim kadan bayan fara ganawar tasu, shugaban Jam'iyya mai mulki; APC, Mista John Odigie Oyegun ya shiga wajen ganawar.
Ali Madu Sharif ya kadance tsohon dan Jami'iyyar APC ne kafin ya sauya sheka zuwa PDP. A kwanan kwanan nan, ya kasance shugaban babban Jam'iyyar adawa wato PDP ta kasa bayan tasha kaye a hanun APC.
A watan shekaran jiya ne, Kotu ta kwace shugabancin jam'iyar daga hanunsa ta bawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmad Makarfi.
To ko shin da alamun Ali Madu Sharif zai sake sheka ne; ungulu ta koma gidanta na tsamiya? To saidai a saka ido a gani.
Thursday, 21 September 2017
Ali Madu Sharif Yakai ziyara wa Osinbajo.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?
Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi. Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...
-
Shugaban jam'iyyar PDP ta kasa, Sanata Ahmad Makarfi ya gamu da wani hadari a hanyar Abuja zuwa Kaduna. A cewar sa, mai magana da yawun ...
-
DAN MASANIN KANO'S PROFILE Dr. Maitama Sule’s was born in 1929 in Kano state and had so many children, he was a school teacher in his e...
-
WHY MIDDLE BELT STRUGGLE HAS CONTINUE TO FAIL, PART1! Ismoh Momoh Jagaban Do you know why the so-called Middle belt has continued to fail...
No comments:
Post a Comment