GIRGIZAR KASA A MEXICO
A samu gagarumin girgizan kasa a kasar Mexico yanda ake has
ashen ya hallaka sama da mutane 190 a babban birnin kasan, Mexico City. Shugaban Kasan, Enrique Penu Nieto, yace sama
da yara 20 ne suka mutu sannan kuma sama da 30 sun salwanta; ba’asan yadda suke
ba.
A cewar hukuma, shekaru 32 da suka wuce, anyi girgizan kasa a
daidai wannan wurin yanda ya hallaka dubban mutane.
A farkon watannan, an sami wani girgizan kasan yadda ya
hallaka a kalla mutane 90.
A halin yanzu haka,
hukuma tace sama da makaratu 209 ne suka sami matsala sabida hatsarin girgizan
kasan.
No comments:
Post a Comment