Wednesday, 12 July 2017

SAI YAN AREWA SUN HADA KAI DARAJAR AREWA ZATA DAWO - Farfesa Ango Abdullahi.

A zantawar sa da wasu daga cikin jigogin Kungiyar Hausa/Fulani Youth Development and Orientation Forum (HAFYDOF) a ranar 11/July, 2017 kungiya mai fafutikar wayar da kai da kuma samar da cigaba ga Matasan Hausa/Fulani dama al'umma gabaki daya, ya bayyana  cewa lallai su sun ci gajiyar Jagoranci na gari a zamanin su wurin su Sir Ahmadu Bello Sardauna da kuma Tafawa Balewa, inda ya tabbatar da cewa yau lamarin ba haka yake ba. Professor ya kara dacewa lallai matasa na bukatar hada kai don kawo cigaba wa Arewa.

kungiyar dai ta HAFYDOF na shirin gabatar da taron gangami ranar 27 zuwa 30 ga watan September don magance matsalar gurbataccen wakilci a Arewacin  Nigeria.

No comments:

Post a Comment

An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?

Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi.  Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...