Shahararren malamin addinin islama nan da Ke garin Kaduna, Sheikh Sanusi Khalil, ya ce da gwamna Nasiru Ahmad El-Rufa'i da shugaban "yan sandan Najeriya sun tabka babban kuskure da sukece a kama matasan Arewa da suka bada wa'adi ga yan kabilar Ibo da subar yankin Arewa kafin daya ga watan goma na 2017. A cewar sa, duk da cewa matasan sunyi kuskure.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?
Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi. Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...
-
Shugaban jam'iyyar PDP ta kasa, Sanata Ahmad Makarfi ya gamu da wani hadari a hanyar Abuja zuwa Kaduna. A cewar sa, mai magana da yawun ...
-
DAN MASANIN KANO'S PROFILE Dr. Maitama Sule’s was born in 1929 in Kano state and had so many children, he was a school teacher in his e...
-
WHY MIDDLE BELT STRUGGLE HAS CONTINUE TO FAIL, PART1! Ismoh Momoh Jagaban Do you know why the so-called Middle belt has continued to fail...
No comments:
Post a Comment