Wednesday, 28 March 2018

SHIN KO DA GASKE NE GWAMNATIN NAJERIYA NA DA HANU KAN SACE “YAN MATAN DAPCH?

SHIN KO DA GASKE NE GWAMNATIN NAJERIYA NA DA HANU KAN SACE “YAN MATAN DAPCH?
a yan kwanakin nan, wato jim kadan da sako yan matan da “yan kungiyan Boko Haram tayi a garin Dapchi, da ke jahar Yobe, wasu da kwamnati ke wa kallon yan adawa ne, sun soki gwamnatin da hanu dumu dumu kan sace yan matan na Dapchi.
Sai kuma gashi a ran lahadin nan da ta gabata ne wani da ake cewa Sajan David bako, a shafunkan sada zumunta ta kafofi daban daban cewa wai gwamnatin Shugaba Buhari ne ta shirya sace “yan matan na Dapchi. A cewar sa, yana daya gada cikin sojojin da aka shirya munakisan das hi akan za’a basu kudi naira miliyan tamanin amma kuma sai gwamnati ta watsa musu kasa a ido.
Hakan yasa gwamnati da hukumar Soji ta najeriya ta fito tayi watsi da wannan al’amarin. A cewar hukumar soji ta najeriya, babu wani mai wannan sunan ko hoton a cikin sojin najeriya da baya da na yanzu.
Bugu da kari, a binciken na’urar kwamfuta, a gano cewa hoton wannan sojin da yake cewa shi sojin najeriya ne, an samu dan asalin dan Senegal ne. 

No comments:

Post a Comment

An yanke hukuncin kisa Akan mutane buyer; Ko me dalili?

Kotu ta yanke hukuncin kisa Akan was mutane biyar a dalilin kashe wani makiyayi da sukayi.  Abin ya faru ne a kauyen Kadamun da ke karamar h...