WANI DAN SANDA YA SHAKE DAN NAJERIA HAR LAHIRA A AFRICA TA
KUDU
Wani dan sanda ya shake wuyan Wani da Najeriya mazauin Africa
ta kudu mai suna ofoma har lahira. Shi wannan dan Najeriyan mai shekara 35 ya
kasance dan kasuwane mazaunin Africa ta kudu har ma yayi aure a can. A cewar
iyalin tasa, Toewry Ofoma, sama day an sanda 9 ne suka kai wa mijin nata samame
a shagon sa ranar talata a bias zargin sa da akeyi da safarar muggan kwayoyi.
Matar ta kara da cewa, mijin nata ya musanta zargin kuma ‘yan
sandan sun sun gudanar da bincike a gidan yanda basu sami komai ba. “sun
azabtar dashi sosai amma baice musu komai ba game da yanda kwayoyin suke ba.
Duk da cewa an sanar da hukumomin najeriya a can Africa ta
kudun, amma yan “yan Najeriya mazauna can suna cikin wani hali matsananci.
No comments:
Post a Comment