Hoton bidiyo da yake yawo a hanun mutane na "yan kablilar Ibo na neman hausawa don halakasu ya jawo cecekuce da hatsaniya tsakanin yan Kabilar Ibo da Hausawa a arewacin Najeriya. Hakan ya jawo tashin tashina a garin Jos yanzu haka.
Rahotanni sun nuna cewa a yanzu haka ana samun dan hatsaniya tsakanin "yan arewa mazauna garin Jos da kuma kabilar Ibon mazauna birnin na Jos.
A halin yanzu dai babu tabbacin rayuka da aka rasa ko yawan wadanda suka jikata.
A yanzu dai hukumar soji da "yan sanda sun fara sintiri a garin Jos don yi ma tubkar hanci.
No comments:
Post a Comment